A wani hukumcin da ta fitar a yau din nan juma'a kotun kolin Nijeriya ta sallami wasu gwamnonin jihohin kasar su biyar bayan da ta amince da cewa lalle wa'adin
Majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran za ta tattauna kan wata doka da za ta tilasta wa gwamnatin kasar dakatar da sayar da man fetur ga kasashen Turai. Yayin da ya
Kasar Rasha ta bayyana cewar ba za ta amince da duk wani kuduri da kwamitin tsaron MDD zai fitar da zai yi kira da a kifar da gwamnatin shugaban Bashar
![]() Kwamitin Tsaron UN Zai Gudanar Da Zama Kan Rikicin Kasar SyriaA yau ne kwamitin tsaron majalisar dinkin duniya ke gudanar da zama... |
![]() Zanga Zangar Neman Kawo Karshen Mulkin Soji A Kasar Masar.Al'ummar kasar Masar sun daura alhakin kashe masu zanga zangar luma... |
![]() Zanga Zangar Goyon Bayan Shugaban Kasar Siriya Bashar Asad.Dubban al'ummar kasar Siriya sun gudanar da zanga zangar nuna goyon... |
![]() Mahukunta A Bahrain Na Ci Gaba Da Murkushe Al'ummar Kasar Da Ke Neman Canji.Dubban al'ummar kasar Bahrain sun gudanar jana'izar mutane uku daga... |
![]() Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Tsaro Tsakanin Kasashen Ivory Coast Da Faransa.Kasashen Ivory Coast da Faransa sun rattaba hannu kan yarjejeniyar tsaro a tsakaninsu, inda yarjejeniyar ta bai wa kasar Faransa damar jibge sojojinta a cikin kasar Ivory Coast. Rattaba hannu... |
![]() Sabuwar Majalisar Masar Bayan Kifar Da Gwamnatin Mubarak.A jiya litinin 23 ga watan Janairu ne aka bude zaman farko na sabuwar majalisar dokokin Masar bayan kifar da gwamnatin Husni Mubarak.Sabanin shekaru 30 da su ka gabata, a... |
![]() TASIRIN FARKAWAR MUSULUNCI A CIKIN SAUYE SAUYEN DA KE FARUWA A YANKIN GABAS TA TSAKIYA.Farkawan musulunci a yankin gabas ta tsakiya ya samar da sauye sauyen wadanda ba'a taba ganin irinsa a yankin da kuma wasu kasashe da dama a duniya. Sakataren cibiyar farkawar... |
![]() Kutsen Haramtacciyar Kasar Isra'ila A Sabuwar Kasar Sudan Ta Kudu.Majiyar da ke kusa da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta bada labarin cewa; haramtacciyar kasar Isra'ila tana tsananta kutse a kasar Sudan ta Kudu ta hanyar bunkasa harkar tattalin arziki... |
More in: Sharhi |
Yasu Jumma'a 25-Azaar-1390H.SH=20-Muharram-1433H.K=16-December-2011M.Shekaru 61 da suka gabata a rana irin ta yau wato 16-December-1950M. Mutanen kasar Cyprus sun fara yunkurin kwatar 'yencinsu daga hannun Turawan Ingila. Kasar Cyprus dai tsibiri ne da... |
Yau Alhamis 24-Aazaar-1390 H.SH=19-Muharram-1433H.K=15-decemba-2011M.Shekaru 45 da suka gabata a rana irin ta yau wato 15-decemba-1966m, Walt Disney wani sanennen mai harkar harhada finafinai na yara ya rasu. An haife shi a shekara 1901m... |
Yau laraba 23-Azaar-1390H.SH=18-Muharram-1433H.K.=14-December-2011M.Shekaru 206 da suka gabata a rana irin ta yau wato 14-December-1805M. Wani makeri dan kasar Ingila mai suna Geoge Brancon ya gani zafi mai yawa wanda gawayen Coal yake... |
Yau Talata 22-Azzar-1390H.SH=17-Muharram-1433H.K=13-December-2011M.Shekaru 107 da suka gabata a rana irin ta yau wato 22-Azaar-1283H.SH. Malaman addini da kuma masu neman 'yenci a kasar Iran sun yo hijira daga birnin Tehran babban birnin... |
More in: Ko Kun San |
Darasi Na 121Jama'a masu saurare Asslamu Alaikum, barkanmu da sake saduwa da ku a cikin wannan shiri na mu koyo harshen farisanci, inda a yau da yardar Allah za mus higa cikin... |
Darasi Na 120Jama'a masu saurare Assalamu Alaikum, barkanmu da sake saduwa da ku a cikin wannan shiri na mu koyi harshen farisanci, inda a yau da yardar Allah za mu shiga cikin darasi... |
Darasi Na 119Assalamu alaikum jama'a masu saurare, barkan ku da warhaka barkan mu da sake saduwa da ku a cikin wannan shiri na mu koyi harshen farisanci, inda a yau za mu... |
Darasi Na 118Assalamu alaikum jama'a masu saurare, barkanmu da sake saduwa da ku a cikin wannan shiri na mu koyi harshe farisanci, inda a yau za mu shiga darasi na 118. Idan... |
|
More in: Mu Koyi Farisanci |
Iran A Mako 12-01-2012Masu saurare assalamu alaikum barkanmu da warhaka da kuma sake saduwa cikin wani sabon shirin Iran A Mako da ke leko muku wasu daga cikin muhimman al'amurran da suka faru... |
|
More in: Iran A Mako |
Shekaru 51 Da Samun 'Yancin Kan Najeriya.Jama'a masu saurare assalamu alaikum barkanmu da yau da kuma saduwa da ku a cikin wannan shiri na musamman da za mu gabatar da maku dangane da cikar tarayyar Najeriya... |
|
More in: Afrika A Mako |
Mahangar Jagora Dangane Da kokarin Turai Na karkata Yunkurin Al’umma.Har yanzu al'ummu kasashen yankin arewacin Afirka da kuma gabas ta tsakiya suna ci gaba da yunkurawa domin neman shimfida adalci. Al'ummun kasashen Bahrain da Yamen da Libya suna ci... |
|
More in: Mu Leka Mu Gani |
Wakafi {8}A ci gaba da bayanin da muke yi kan hukunce-hukuncen wakafi a shirinmu na yau ma zamu gabatar muku da wasu hukunce-hukunce ne kan sharuddan wakili a kan wakafi karkashin... |
|
More in: Fatawoyin Musulunci |